Posts

Showing posts from November, 2017

MAFITA A RAYUWA

Asslamu alaikum  iyan uwa arayuwa akwai matsala ko damuwa wadda ba wadda yake sha anwan yaga ya fada ciki ko shi kansa ko wani nashi, akwai matular takaici ashe da kullewan kai idan mutum na cikin ma wuyacin rayuwa walau talauci ko nashi ake binka ko rashin lafiya  ko kpkarin cimma wada mafita na rayuwa,duk abubuwane wada ba a sonsu amma sai yakan faru abisa wasu sababi ko ince wasu dalilai. dukkan wani abu daka ga yake faruwa walau da kai ko ga wani mai kyau ko mara kyau duk sunada sababbinsu, to kaga inkaga kasinci kanka cikin wani hali mai kyau ko mara kyau sakamakon wani aikine wada ta gabata ko ake ciki. Neman mafita kan hali na wahala abune mai kyau musammam mai tunani kan yadda yake ttausaywakansa ya kuma nema sauki ga Allah saiya yaye masa. Babu ko shakka maluma suna bayani yadda dan adam yake fadawa tarkon  kunci na rayuwa da yadda Zai nami sauki Allah yaye lmasa da tauhidi da iklasi, face Allah ya dubeshi ya tausaya masa yakuma warware masa damuwarsa. ...

MAGANIN RASHIN LAFIYAN JIKI

Asslamu alaikum.idan kana da rashin lafiya ko wace irice a jikinka, to saika karanta falaku nasi ka tofa a duk inda  yake maka shiwo kashafa da tafin hannunka. Allah madaukakin sarki zai dauke radadin ciwon. An karbodaga Aish(R.A)race manzon Allah (s.a.w) yakasance  idan idan yana hin eadadin wani ciwo,said yadinga karantawa Kansas falaki da nasi yana tofawa,a yayinda cutar tayi tsani to nice name tofawa a gareshi. Ina shafawa da hannunsa. Ruwayar muslim. Idan mutum yana fama da kawaneirin rashin lafiya ana iya karanta falakinasi ana tofawa ga Mara lafiya .Allah madaukakin sarki zaibada lafiya.

ADDU AR KARIRA DAGA MAYU

Idan mutum  yana fama da mayu ko yana tsoron mayu ko kuma mayu sun sashi a gaba to yadinga karanta wanban asura yana tofa a jikinsa , koga iyaiyansa koga jikoki masu fama da muggan mafarkai. Ga yadda za a karanta kamar haka. KUL A UZU BIRABBIN FALAKI-LAHAULAWALA KUWATTA ILLABILLAHI MINSHARRI MA KALAKAI-LAHAULA WALA KUWWATA ILLABILLAHI WAMIN SHARRIN GASIKIN IZA WAKABA-LAHAULA WALAKUWWATA ILLA BILLAHI WAMIN SHARRIN NAFASATI FIL UKADI-LAHAULA WALA KUWWATA ILLA BILLAHI WAMINSHARRIN HASIDI IZA HASADA-LAHAULA WALA KUWWATA ILLA BILLAHI. in sha Allahu za ati nasara.
Idan lamari ya dagule ma ana aka kulle mass kofar arziki yakeso Alla subhanahu wata ala ya buds mass .to yadinga yin sallar walaha Rama 4  abatan fatiha yadiga karanta falaki da nasi kafa uku uku sannan a bayan sallama  ya karanta addu a mai zuwa kafa 41 ALLAHUMMA RAHMATA ARJU FALATAKILNI ILA NAFSI DARFATA AINI WA ASLIHLI SHA ANI KULLAHU LA ILAHA ILLA ANTA.

Fitar da aljani daga jikin mutum

Asslamu alaikum idan ana so a fitar da aljani daga jikin biladam ko ya kone shi,to a karanta kulauzu birabbin falaki kafa bakwai akunnen dama sannan a karanta kul auzu birarrabinnas kafa 7 a kunnen hagu.sannan a kuma karanta ayarul kurciyyu kafa 7 a cikin kunnansa. Sannan a karanta addua mai zuwa kafa7 a cikin kunnan  Aljanin zai fita koya konne da yardan Allah. RABBI A UZUBIKA MIN HAMAZATI SHAYADIN WA A UZUBIKA RABBI AN YAHDBURUNI.

AMFANIN HABBATUSSAUDA A TAKAICE

Habbatussauda yanada matukar amfani  ga jikin Dan Adam  wada hadisai da dama an rawaito annabi sira da aminci su tabbata agreshi tareda alayengidansa, yana cewa habba yana maganin dukkan cuta, sai a kula da wannan magani da manzon Allah yace yana maganin cututtuka masu yawan gaske a jiki. don sauraren bayanen cikin sauti da karuwa da ilimin yadda ake sarrafa habbatussauda ta hanyoyi da dama adanna wannan jan rubutun AMFANIN HABBATUSSAUDA A JIKIN DAN ADAM Mutuwane  da tsufa kawai habba bai magani' an kuma gano yana tsayar da jini a yayin jin ciwo ya kuma busarda rauni, yana kuma kashe shutar totonos da ake dauka daga jikin karfe a yayin jin ciwo. Ga masu fama da rashin barci kuwa su sha da ruwan sanyi kamun likacin barci .karin bayani na cikin wannan bidiyo. AMFANIN HABBATUSSAUDA A JIKIN DAN ADAM

Addu an neman ilimin mai yawa Boko, arabiyya.

Asslamu alaikum iyan uwa barkanmu da warhaka dasaduwa daku a wannan lokaci dazanyi bayani ko bada wani sirri mai amfani musamman ma ga iyan uwana daliban ilimi, wannan sirrin namune kai ba dalibi kadaiba ko wadda bai karatu zai dauki wannan sirrin yana yi zai sami biyan bukata.don haka ina tafe da mabudin kokwalwa ga wadda yakeso yasan abubuwa masu yawa a rayuwarsa ko yaji kullum kwakwalwarsa ya washe yarika riskkar ilimomi masu yawa a rayuwa, Ilimi nada muhimmanci kwarai da gaske idan bakada ilimi zaka samu duk abinda kake aikatawa baya kyau ko baxakaji ana son abin ko yabob abinda. Duk aiki da aka yishi da ilimi yana yin kyau kuma yana jawo hankalin jama a kuma wannan abin zai sami farin jini da shi mai aikin , don haka inaga yanada kyua munemi ilimi. Ilimi haskene rashin ilimi duhune don haka yakamata mu kaurashewa duhu musamarwa kanmu da haske wadda zamu rika gani daji dashi. Don iyan uwa abokai maikaratu mace kona miji ajarraba wannan abarwa Allah ikon sa. ...

SHAWARI GA IYAN MATA

Asslamu alaikum iyan mata adon gari in naku ba gari. Tabbas kuna burgewa burgewarku hartake sawa ake yabanku . kune kashin bayan kowa kuma kune kukw zama uwa. Hakan yasa ba a barinku a baya kuma ku sabi dayawa da dama daga cikin gayu da bazarku suke sanun daukaka da nutsuwa. Kunga ashe kunada wata kima da daraja wada kowa yasan ado baicika saida ku adon gari. Kuna muna jin dadin kokarin da kukeyi  don ganin kun burge kowa a gari' Ku kara Ku kuma kokari muna alfahari da ku . Abu na karshe shine idan ana shagalin duniya Dan Allah don't Annabi kar a manta da lahira .kuma ayi komai cikin tsari na addini da koyarwan nusulunci , don jin kadan zaki zama uwa koma kizamto shugaba din haka kinga zaki zama abin kwaikwaya ga kuma mutuwa ga jonciyar kabari ga kma tsayuwa, son haka yakei mai nazari karki yarda kayan duniya su dauke miki hankali daga anbaton Allah da sayarda sallah akan lokaci .

GAFARAN ZUNUBAI

Asslamualaokum iyan barkanmu da wannan lokaci da saduwa daku cikin wanna sha wari ku kuna sirrib rayuwa dan haka idan Kannada damuwa ko matsaloli sun maka yawa ka kuma rasa ma fita, dirfafa yawan istigfari tana yaye fitinu kuma tana kawo kawarda zunubai. Maiyawan yinsa baze tabeba duniya da lahira kuma samu waraka  daga cututtuka masu tarin yawa . Yawan istigfara yana yaye talauci da kawar da damuwa. Akullum kana yinsa harwayau in kanaso a gafartamaka zunubbanka koda sun kai kunfan kogi Allah zai gafartamaka, zaka iya daukan (subhanallahi azeem wabihamdihi)×100, sau dari Allah zai gafarta maka zunubbanka. Idan kaji dadin wannan tamako muna rukonka daka bude mana hoto dake kasan wannan rubutun idan yabude ka dawo baya.MUN GODE.