Posts

Showing posts with the label MAGUN GUNA

Adduan neman abinci

KARANCIN ABINCI ___addu an yadda za a sami abinci, akaranta zuwa karshe za a amfana______ Abinci shine sinadarin farko wadda mutum yakesamun kuzari idan ya samu yaci. kamar yadda yake cikin wannan bidiyo. ADDU AN NEMAN SAMUN ABINCI Abinci shine lafiyan dukkan wani Abu mairai wadda zai sami walwala a yayinda yai arba da ita( abinci) don haka abinci nada matukar amfani ga remu baki daya Iowa yasan wannan. Misali; idan mutum ya ini bai Ciba sai kaga dukkan jikinsa sunyi sanyi. Idan likita zai bada magani zai tanbaya yaci abinci? Idan da lokacin sallah yayi kuma gashi an kawo abinci anso kafara da abinci don samun kuzari. Hakan yasa mutane suke fadi tashi don su sami abinda zasu ci. Acikin harkar Neman abinci wasu Na wahala matuka wasu kuma wahalar ba sosaiba kowa dai da yadda Allah ke saukake masa yanayin samunsa. Dangani yadda jama armu ke fama da yadda zasu sami abinci da abinsha bai yuhuwa ta Dadi Na lashi takobin kawo sirrin da za a sami kusanci Ga Mahaliccin abi...

KANKANCEWAR AZZAKARI.

Dalilin dake sa Matasa matsala kankancewan gaba waton azzakari. Asslamu alaikum, dafatan mai kara na lafiya. Dalili dake saka matasa suke yawan Fama da kankancewan azzakari shine yawan sha awa wadda yake gangaro da ruwan sha awa zuwa Mara, wani zai fito wani zai zauna a Mara bazai kuma komawa inda ya tahoba. Hakan kan haifarda matsalar illar sanyin Mara wadda yake rike jijiyoyin alauran da namiji yadinga gani gabansa na komawa karami Kamar na dan yaro, Ko kuma dauke wan sha awa tasameshi yaji bayada sha awa gabadaya. Ko wajen iyali ya gagara burgewa. Abubuwa 3 illarsu a Mara Yana haifarda matsalar sanyi. 1.Maziyyi. 2.wadiyyi. 3.maniyyi. MENENE MAZIYYI? Maziyyi wani ruwane fari wadda yake fitawa daga gaba da namiji Ko mace a yayin sha awa, Ko kallon bidiyoyin dake tada sha awa Ko tunani Ko wassanni basa a lokacin wani ruwa fari na fita mai yauki shi ake kira da maziyyi. Yawan fitarda wannan ruwa Yana kawo matsalan kankancewan gaba da ragewa jijiyo...